[14/12 6:42 am] Jeeddah Aliyu🌹Aliyu: [27/08 4:08 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB ```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```22```
```Note:-``` _Assalamu Alaikum masoya Jeeddah Aliyu ina mai matuk'ar ba Ku han'kuri kashe yaya Habeeb da nayi da yawanku reader's za kuce wannan karo wane irin labari Jeeddah Aliyu ta zo mana da shi ga shi tace suna littafi ta Ni da yaya Habeeb kuma ta kashe Habeeb ina so kusani yaya Habeeb bashi bane star d'in littafi kuma in har ban kashe Habeeb ba ta yaya za Ku fahimce sak'on da labari yake d'auke da shi Nima ba'a son raina yaya Habeeb ya mutu wannan karo reader's dole Ku yi han'kuri kamar yadda Hafsat Shehu da Ali Nuhu sukayi hank'uri rashin Ahmad s Nuhu Ku ma sai Ku yi han'kuri rashin yaya Habeeb abu d'aya Jeeddah Aliyu za tace da Ku kutanadi handkerchief had'e da tissue domin goge hawaye da majina_
_I love you all my fans_
Haleesa ta 'kurawa gawar yaya Habeeb da ke kwance cikin makara ido gani abu take kamar Almara ko mafalki cikin zuciyata tace shikenan yaya Habeeb yatafi barni bari na har abada, shikenan ```NI DA YAYA HABEEB ``` sai a mafalki ko kuma a photo kamar yadda yaya salman yafad'a ta sulele k'asa tayi kwance tacigaba da rera kuka mai 'kunar zuciya yaya salman da Hasheem had'e da baffa da baba suka shigo d'akin domin d'aukar gawar Habeeb Haleesa nagani haka ta mik'e zubar muryarta na rawa jikinta na makyarkyata tace baffa da baba ina za kutafi da yaya Habeeb"?
Dan Allah karku tafi da shi ina sonshi wayyo yaya Habeeb katashi ba zan iya rayuwa in ba kai karka manta da alqawali da kayi min za ka sani farin ciki har karshen rayuwata, shine za ka mutu ka barni, da sauri inna mairo tashigo ta fito da Haleesa daga d'akin a lokacin guda baffa da baba suka share hawaye salman kuma kifa Kansa yayi a jikin bango yana kuka rija-rija kamar mace yayinda Hasheem yake tsungune gaban gawar Habeeb, hawaye na tsiyaya daga idanu shi baba Audu ya katsi musu hanzari jimamin da sukeyi ta hanyar cewa Ku kama mu fita da gawar, ba yadda dole suka iya dole suka Kama makarar suka fito da gawar daga cikin d'akin Haleesa na kyalla ido ta ga an fito da gawa Habeeb ta kurma ihu mai matuk'ar karar gaske inna mairo tak'ara rik'eta gam bata 'kara shiga tashin hankali ba saida su baffa suka kai zaure d'auke da gawar Habeeb hakan ya tabbata mata da tarasa yaya Habeeb wani gwaron numfashi mai tsayin gaske taja daga bisani tasauke nan take ta sulele jikin inna mairo a some nan take hankalin mutane gidan yak'ara tashi.
A k'ofar gida kuma bayan a sallace gawar Habeeb aka saka ta cikin mota, aka nufi mak'abarta da shi{Allahu Akbar rayuwa duniya kenan lokacin da kake cikin ganiyar jin dad'inta mutuwa ta riske ka ka shirya ko ba shirya ba tadauke ka Allah yasa mu yi kyakyawan karshe Amin}
Ruwa aka dinga kwarawa Haleesa da kyar aka samu tafarfad'o.........
[27/08 6:20 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```23```
Haleesa na zaune a d'akin inna mairo ta buga tagumi da hannuta na hagu hannuta na dama rik'e da casbi, tana ja lokacin-lokacin tana sharar hawaye, yayinda jama'ar da ke d'akin suke ta faman bata hank'uri ita dai Haleesa jin su kawai take domin ita kadai tasan zafin da rad'ad'i da takeji, bayan an dawo daga kai Habeeb gidansa na gaskiya abokai sa suka shigo domin yiwa su inna mairo ta'aziyya suraj abokin Yaya Habeeb sai faman sharar hawaye yake yi, da kyar ya iya bud'e bakinsa yace inna ina Haleesa"?
Inna mairo tace Ku k'arasa d'aki tana ciki suraj ya mik'e yashiga d'akin, Ya zube gaban Haleesa cikin rawar murya yace sannu Haleesa Allah yajik'an Habeeb Allah ya gafarta masa.
Haleesa tad'ago rinani idanu ta tace _Ameen suraj Allah yabada lada_
Yadda suraj yaga idanu Haleesa sun kode had'e da kumburi tsanani tausayinta yakama shi, yafashe da kuka yayinda Haleesa ta taya shi da sauri d'aya daga cikin ayarin abokai Habeeb da suka shigo tare da suraj yarik'o suraj had'e da ya tayarda shi tsaye yace haba! Suraj ya za ka K'ara k'arya mata zuciya"?
A halin yanzu Habeeb addu'armu yake bu'kata ba kuka ba yajuya wurin wani d'an lukuti saurayi yace Abbas kayi masa addu'a nan take Abbas yafara kwararo addu'a jama'a da ke d'akin har ma da na waje suna amsawa da _Ameen_ daga bisani Abbas yacika da fatiha aka Shafa addu'ar sannan suka fice daga d'akin Haleesa ta kifa kanta bisa cinyoyi zainab tacigaba da shasshekar kuka.
```k'arfe 4:15pm```
Bayan 'yan zaman ma'kok'i masu yin sallah daga cikin su sunyi sallah la'asar aka fara rabon abinci kowane gugun na mutane in kaduba sai ka gansu da _plate_ d'in _jallof rice_ suna yayak'a gidan ma'kok'i ya koma gidan biki.
Haleesa na zaune bisa sallaya da tayi sallah a hankali tabin mutane d'akin da kallo gani yadda suke ta ruguzar shinkafa idanuta suka cik'o da hawaye ta girgiza kai tasoma tausayi kanta kowace irin rayuwa za ta fuskanta anan gaba, domin yaya Habeeb yariga yasaba mata da cin abinci tare da shi _through out_ ba abunda tasaka a cikinta ko ruwa ta kasa sha kamar daga sama ta ji murya wata 'yar gajeriya mace mai kama da Rukayya Dakaratu tace wai lami kinada labari malam idi yasaki kubra saki uku"?
Lami ta zaro idanu had'e da cewa kai jama'a anyya ladiyo za ta shiga aljanna kuwa"?
Ae ko ubanta kara6o ta ba za ta shige ta ba domin yanzu kubra ita ce mace ta takwas da mallam idi yasaka kuma kowace su lami ladiyo ce tayi sanadi sakinta 'yar gajeriya tak'arasa magana had'e da samk'ama loma shinkafa abaka abin zai ba ka haushi da dariya yadda ta cika bakinta da shinkafa.
Tsanani haushinsu da takaici ya kama Haleesa cikin zuciyata tace wallahi na tsani wannan al'ada ta mallam bahaushe ta zaman makoki zaman mak'o'ki ko zaman gulma da tsugudidi, domin ni da na ke jini yaya Habeeb ko ruwa nakasa sha amma su wadanan bayi Allah bayan sun narki shinkafa sun kuma buge da gulma.
```BAYAN SATI D'AYA ```
Yau satin yaya Habeeb d'aya da rasuwa Haleesa na zaune bisa katifarta ta kurawa photo sa ido hawaye na zuba akan fuskarta nan take tasoma tuna rayuwa da sukayi a baya, kamar wance aka mitsina ta mik'e zubar ta nufi k'ofar fita Ammi na _kitchen_ ta ga wucewa ta da sauri tafito daga _kitchen_ tasoma kwadawa Haleesa kira tuni Haleesa tafice daga gidan a tsorace Ammi tanufi k'ofar fita tale'ka ko 'kura Haleesa bata hango ba d'an kwalin kanta ta yafa tashiga gidan inna mairo da zainab tafara cin karo tana wanki a bakin famfo, Ammi tace zainabu Haleesa tashigo gidanan kuwa"?
Zainab tace a'a Ammi fita ta sakeyi"?
Eh! Ina kitchen naga wulgawarta ko da nafito na nemi ta narasa da sauri zainab ta wanke hannuta ta d'auko hijab d'inta inna mairo tafito daga band'aki{bathroom} hannuta rik'e da buta tace garin yaya fateema kika yi sake tasake tafita"?
Ammi tace narasa yadda zanyi mairo da wannan al'amari na Haleesa yarinya sai kace mai iskokai tana fitowa na biyo bayanta a tunani na gidanan tashigo ashe ta haura gaba, zainab tace bara naje shago ko filin makaranta watakila tana chan don ko jiya a filin makaranta na kamota tak'arasa magana had'e da ficewa daga gidan......
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu
[14/12 6:44 am] Jeeddah Aliyu🌹: [28/08 2:26 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```24```
Duk Inda zainab take sa rai za ta ga Haleesa taje amma bata ganta ba, yaya salman da ke biye da Zainab a baya sai fad'a yakeyi wannan wane irin rashin takwali ne na Haleesa"?
Sai kace akanta aka fara mutuwa in kuma ciwo hauka ne yakamata yayi a nemo k'ato _padlock_ a rufe ta a d'akin don ni nagaji da wannan masifa.
Zainab tace han'kur za ka yi yaya salman kai kanka kasan dole Haleesa ta tsince kanta a wannan yanayi addu'a za mu cigaba da yi mata Allah yakawo mata Wanda zai maye mata gurbin yaya Habeeb.
A tsakiya gida suka tararda Ammi da inna mairo suna jimami wannan al'amari na Haleesa Ammi nagani su batare da Haleesa ba cikin rauni murya tace ba Ku ganta ba koh"?
Salman yace Eh! Ammi ni wannan al'amari na Haleesa yafara bani haushi, in an mutu ba'a dawowa ballatana tasa ran Habeeb zai dawo.
Hasheem ne yayi sallama yashigo janye da Babur yanufi _part_ d'in da marigayi yaya Habeeb ya ginawa Haleesa dama _parlour d'aya da bedroom ne sai bathroom had'e da d'an 'karamin kitchen_ cikin filin tsakiyar gini Hasheem yake _parking_ Babur d'insa har juya sai kuma yadawo sakamako hango mutum da yayi a tsakiyar _parlourn_ kwance da sauri yak'arasa waje mamaki mai d'auke da tausayi Yakama shi Haleesa ce kwance a k'asan _parlour_ tana bacci Hasheem yafice da sauri yana kwalawa Ammi da inna mairo kira Ammi da Inna Ku zo Ku gani kada nagani ni kadai da hamzari suka nufi wurin Hasheem, da yatsa yanuna musu Haleesa da ke kwance tana sharar baccin gaba d'aya su Ammi suka d'auki salati Wanda yayi sanadi falkawa Haleesa kwayar idanu ta sunyi jajir Ammi ta tashi ta tsaye tace haba, haba! Haleesa wane irin hali kikeso jefa kanki"?
Habeebu yatafi wannan abu da kikeyi bashi zai sa yadawo gareki ba da ana mutuwa adawo Haleesa da yanzu mu ma muna tare da iyayye mu amma ina! Tsakani mu da su sai addu'a kafin mu ma tamu mutuwa ta riske mu a kullum addu'a mu Allah yagafartawa Habeebu ke kuma ya musaya miki da Wanda yafi shi Wanda zai so ki fiye da son da habeebu ya nuna miki.
A tsorace Haleesa tad'ago dara-dara idanuta ta dube Ammi daga bisani ta girgiza kai hawaye na fita a idonta tace har abada Ammi ba zan sami Wanda zai maye gurbi yaya Habeeb a zuciyata.
kafin Ammi tabata amsa inna mairo ta garita ta hanyar cewa Haleesa Dan-Adam baya fidda rai da Rahmar Allah in ki kayi tawakalli da mik'a kukanki wurin Allah sai ki ga yakawo Wanda zai mantar da ke rayuwa da kike yi da Habeebu yabaki so da kulawa fiye da Wanda Habeebu yabaki.
Haleesa ta runtsi idanu cikin zuciyarta tace na fahimce wad'annan tsofafi guda biyu har abada ba za su gano manufar ta ba.
```BAYAN WATA 6```
Bayan watani shidda da rasuwa yaya Habeeb a yanzu Haleesa tarage damuwa saidai tayi matuk'ar rama kamar ka hura mata iska tafadi tadawo _so silent_ abunda yake firgita iyayye ta bai wuce wata d'abi'a da ta tsiro da ita za ta yini guda cur batare da tayi doguwar magana ba
Kasancewa kowa yasan wannan d'abi'a ba halinta bane domin Haleesa na da surutu ga yawan tsokana da kyar ka zauna da Haleesa bata tsokana ka ba koda yaushe fuskarta na d'auke da murmushin sa6ani yanzu da murmushin yake mata wuya.
Haleesa tafito daga d'akinta tana sanya da atamfar _Java wax orange da touch's d'in brown_ d'ikin Riga da siket bata d'aura d'an kwali ba ta yafa _kashkha veil brown colour_ tayi matuk'ar kyau jikinta na fitarda k'amshin _explore white body splash_ kaitsaye d'akin Ammi tashiga Ammi nagani ta ta zaro ido had'e da cewa Haleesa ke ce kuwa"?
Haleesa tayi murmushin mai sauti daga bisani tace kinga wani sabon sauyi a tare da ni Ammi"?
Ammi tak'ara bud'e baki da hanci tace ba sauyi d'aya ba Haleesa sauye-sauye
Haleesa ta kyalkyale da dariya tace kai Ammi dama fa ina wanka.
Miye amfani wanka da ko _versiline_ ba ki shafawa Kai Alhamdulillahi! Allah ya kar6i addu'a da muka share tsawon watani muna yi, Allah ya yi miki albarka Haleesa Allah yakawo miki miji nagari tamkar Habeebu ki.
_Ameen Ammi Haleesa tafad'a idauta cike da kwalla_
Da sauri tadanne hawayeta saboda bataso Ammi tagano cewa har yanzu da sauran rina akaba cikin sanyi murya tace Ammi _N100_ za ki bani na siyo awara,
Ammi tasaki murmushin farin ciki tace awara kuma Haleesa"?
Haleesa tad'aga kai Ammi tace bara kamal yadawo yasiyo miki
Dan Allah Ammi ki barni naje da kaina so nake na d'an mik'a 'kafata.
Ammi ta bud'e kwano samira ta d'auko _N200_ ta mik'a mata had'e da cewa kidawo mini da chaji kuma in kinje kin tararda layi ki bar kudi kidawo in kamal yadawo ya kar6o miki.
"Haleesa tace to! Ammi sai nadawo adawo lafiya Ammi tafad'a had'e da bin ta da kallon tausayi......
[28/08 5:17 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```25```
Haleesa na fitowa gidan baba Audu tashiga inna mairo na zaune tana yanka kunbewa, ta ji sallama Haleesa ta amsa had'e da d'agowa saura kiris inna mairo ta yanke yatsanta kasa hank'uri tayi saida ta furta abunda idanuta suka hasko mata wa nake gani haka kamar Haleesa"?
Haleesa ta rufe fuskarta da tafin hannuta tace ba kama bace inna nice'
Ikon Allah Haleesa sai yau aka fita daga takaba"?
Na ga anci kwalliya abunda muka jima bamu gani ba, masha Allahu _Allah yasa karshen damuwarki kenan_
Haleesa ta sada kai k'asa had'e da cewa _Ameen._
Inna ina zainab"?
Zainab na aike ta
To inna na tafi tajuya had'e da ficewa yayinda inna mairo ta share hawaye tausayin Haleesa da suka zubo mata.
A hankali Haleesa take tafiya tana sharar hawaye tasoma tunani rayuwar da tayi da yaya Habeeb abaya tun da da yaya Habeeb ya fahimce Haleesa na matuk'ar son awara, duk yamma sai yasiyo mata awara taci tun lokacin da yarasu ta daina cin awara don kawai yaya salman yafaranta mata duk yamma sai yasiyo mata kamar yadda Habeeb yake mata amma ta k'i ci ta aza kuka dalilin da yasa salman yadaina siyowa kenan.
Yau d'in ma da tayi wanka har da su kwalliya tayi ne don ta faranta ran Ammi, domin ta fahimce irin damuwa da Ammi take shiga a duk lokacin da taganta cikin damuwa.
Tana kaiwa dai-dai _Ni da yaya Habeeb teilorings center_ ta ja tayi tsaye ta tsurawa shagon ido kuka na 'ko'kari kunbce mata da sauri ta bar bakin shagon tana tafiya batare da tasan Inda take jefa k'afafuta sai da tayi tafiya mai nisan gaske sannan tagano har tafita cikin unguwar su ga kuma duhun magariba yayi domin a wasu masallatai an gama sallah gashi lok'o da tashiga babu mutane sosai take taji wani mashahuri tsoro ya lullube ta tajuya da sauri tanufi bakin titi wasu samari biyu da ke zaune a bakin wani ru6a6e d'akin jar kasa jerin kwala6e tutolin birjik a gabansu suna ta kwakwad'awa cikin su ga kuma tabar wiwi a hannaye su duba d'aya Haleesa ta yi musu ta kauda fuska d'ayan saurayin ya zunguri d'an uwansa yace baaba kalli wata tsalleliya cikaa, da alama za tayi zafi d'ayan na d'agowa ya hango Haleesa ya hadiye yawu cikin muryar 'yan kwaya yace mu je mu latsa 'yar banza, a lokacin d'aya suka mik'e had'e da bin bayanta Haleesa nagani haka ta kwasa da gudu yayinda samarin suka Mara mata baya gudu Haleesa takeyi iya k'arfinta har tayi kusan fita daga lok'on ko tsuntsun bata had'u da shi ba tak'ara 'kaimi wurin gudunta tana fita daga lok'on ta hango wani mutum tsaye fuskarsa na _facing_ titi yana waya hannushi guda cikin aljihun wandonsa na _dark blue colour suit_ a hargitsi Haleesa ta isa wurinshi bayansa ta rungumo had'e da cewa........
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu
[14/12 6:52 am] Jeeddah Aliyu🌹: [28/08 6:48 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```26```
Dan Allah mallam ka taimake ni 'yan iska ne suka biyoni, ta'karasa magana had'e da 'kara chukuikuiye shi batare da yajiyu ba yasa hannu yajanyota suna facing juna ya kalle ta ya kawar da kai yayinda Haleesa ta zaro ido kafin kace kwa6o ta fara hawaye jikinta yad'auki rawa numfashinta yafara kai da kawo daga bisani ta tsalla ihu ta langwa6e da sauri yataro ta tafad'a bisa 'kirjinsa a some samari nagani Haleesa tanufi wurin wannan mutumi suka arce na kare yadauke ta chak yanufi inda yayi driven shi _parking_ da sauri _driver_ nashi ya bud'e masa k'ofa ya shinfide ta a _seat_ d'in baya ya rufe k'ofa ya zauna a _seat_ d'in gaba yayinda _driver_ yaja mota suka halba kan titi saida sukayi tafiya mai nisa driver yajuya ya dube ubangidansa cikin girmamawa yace _boss_ ina mu ka nufa"?
Tsawon _5 minutes yadauka kafin yabashi amsa cikin husky voice yafara magana guda-guda kamar mai bita_
_mu tafi gida kawai_
Boss" gidanka ko na maigida"?
Wannan karon saida yaja d'an k'arami tsoki da ke nuna yafara gajiya da tambayoyi driver nashi.
A yatsine yace _gidana_
_okay boss_
Wani tsalele gida mai matuk'ar kyau _driver_ yadosa _horn d'aya yayi sai ga gate d'in yana bud'e kansa kaitsaye yanufi parking space yayi parking_ da sauri ya yafito ya budewa boss k'ofa saida ya gama shan 'kamshinsa sannan yafito _drivern_ yasada kai k'asa yace "boss ya za'a yi da wannan yarinya"?
Shiru ya yi kamar mai nazari daga bisani yace kai zan tambaya Bala saboda kai kasan yadda za'ayi da ita.
Bala ya zaro idanushi masu kama da na 'yan _Philippines_ yace "boss ni kuma"?
Tsawa yadaka masa ta hanyar cewa dallah mallam zo bud'e mota da gudu Bala driver ya zagaya ya bud'e k'ofa kamar yadda yasakata mota haka yadaukota yanufi cikin gida da ita Bala driver yana biye da shi bisa _three star_ ya shinfid'e ta yajuya wurin Bala driver _yace kira Dr yazeed_
Cikin rawar murya Bala driver yace _boss suma na tayi ruwa kawai za'a Shafa mata ta tashi_
Cikin tafarfasa zuciya yace _you're very stupid Bala dama kasan ruwa kawai za'a Shafa mata tafarfado kasa na dinga dakonta"?_
"Sorry boss nayi tsanmani akwai wani amfani da za tayi maka
Wani mugun kallon ya watsawa Bala tuni Bala yagano abunda yake nufi jikinsa na rawa yace _ayi han'kuri boss subul da baka nayi_
Cikin zafin rai yace za ka zo ko za ka tsaya bani hank'uri ne"?
Da kyar Bala ya ja k'afafushi yanufi wajensa zara-zara yatsun sa yasaka ya wankawa Bala mari, yace kuma nayi _increase salary_ ka a wannan wata magana na karshe ka tabbata kafin na sauko yarinya nan tafarfado ka maida ta inda ka d'auko ta.
Bala driver yace _"yes boss_
Cikin tafiya kassaita ya haura _stairs_ yayinda Bala driver yabishi da kallon takaici daga bisani yanufi _fridge_ yadauko robar ruwan faro ya bulbulawa Haleesa a jiki a firgici ta mik'e zaune had'e da kurma razanane ihu daga bisani tafara zarar ido tayi wuk'i-wuk'i ta k'arewa _parlourn_ kalli jikinta na makyarkyata cikin matsananci tsoro tace "Bawa Allah me nayi muku kukeso Ku cutarda ni"?
Bala driver ya kwada mata harara yace dallah tashi mutafi tun kafin boss yafito yak'ara tafka mini tsiya
Haleesa ta'kara tsorata kafin tasami abin cewa bala driver yafisgo hannuta suka fice yayinda Haleesa ke ta faman yi masa magiya kada ya cutarda ita mota yajefa ta kaitsaye unguwarsu Bala driver yanufa, Haleesa nagani ankawo unguwar su tace ajiye nan tun kafin bala driver yak'arasa parking ta balle k'ofa tafita tun daga nesa ta hango yaya salman da hasheem da su baffa tsaye a k'ofar gida gabanta ya yi munmuna fad'uwa........
[28/08 8:02 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```27```
Cikin yanayi na mutuwar jiki tak'arasa wurinsu jikinta na rawa harara salman ya galla mata, had'e da cewa don gidanku ina kika fito"?
Haleesa ta zube k'asa tasaki kuka mai matuk'ar ta6a zuciya cikin bacin rai baffa yadaka mata tsawa tashi maza ki shiga gida mutuniyar banza marar tawakalli da gudu Haleesa tashige gida kaitsaye d'akinta tashiga ta rufe k'ofa tayi kwance rub da ciki tasoma zance zuci naga takaina ni Haleesa miyasa nake masifar tsoron mai siffa larabawa"?
Da gani fuskarshi mugu ne in banda mugunta na soma a maimako ya kaini asibiti sai yakaini gidanshi kuma da na farfado ban ganshi ba to ina ya shiga"?
Ta aikawa kanta rashin sani amsar tambyarta yasa ta lumshe idanuta tafara hango kyakyawar fuskarsa, da sauri ta bud'e idanuta hawaye suka ziraro mata tasaka bayan hannuta ta goge tana cikin wannan halin Ammi da baffa suka shigo sukayi mata tass dare ranar Haleesa batayi baccin kirki ba da tarufe idanuta _Handsome_ take gani sabon suna da ta rada masa kenan saboda sai yau ta'kara tabbatar da tsantsa kyau da yakeda shi.
```WASHE GARI ```
Haleesa ta tashi sukuku kamar marar lafiya alhali tsabar damuwa da fargaba had'uwa da _Handsome_ ne suka jagoranci Shigarta cikin wannan hali take taji garin Yola ya yi mata zafi kamar daga sama ta ji muryar aunty juwairiyya da gudu tafito daga d'akinta ta rungumeta aunty juwairiyya tasoma yi mata kallon mamaki daga bisani tace Haleesa wai har yanzu baki dangana da rashin yaya Habeeb ba"?
Haleesa tayi rau-rau da idanu hawaye suka cika mata idanu, tasaki juwairiyya ta sunkuce 'karamin d'ata mai sunan baffa da suke kira Abba tashige d'akin Ammi tun zuwa juwairiyya suke ta faman fira da Ammi Haleesa na gefe bata ce 'kala ba Ammi tace wannan karon zuwan bazata mai sunan mallam yayi mana domin bamusan da zuwansa ba sai gani sa kawai mu kayi.
Juwairiyya tace wallahi kuwa nima bansan da tafiyar nan ba sai jiya masa'ud yake gayamin wani zai zo Yobe bikin bud'a sabon _company_ maigidansa shine na biyo shi.
Ammi tace ikon Allah dama maigidansa d'anan gari ne"?
"Eh Ammi d'an gidan marigayi Alhaji Muh'd maJeed lamido ne
Sai lokacin Haleesa ta tsoma bakinta cikin firar tasu ta hanyar cewa shine mamallaki _MAJEED LAMI'DO AIRLINES"??_
Kwarai kuwa shine wallahi mahaifiyarsa na da matuk'ar kirki baki yadda takeso ne tamkar ita ta haifeni.
Haleesa ta tabe baki ta yatsine fuska tace _Humm_
Ammi tace yaushe za Ku koma"?
Juwairiyya tace kwana biyu kachal za mu yi mu koma kinsa aikin _company_ ba hutu.
Haleesa tayi karaf tace aunty Juwairiyya in za Ku koma zan biki Ammi da Juwairiyya suka bud'e baki cike da mamakin furucin Haleesa da sauri Haleesa ta kauda fuska Saboda sunsan Halinta na rashin so zuwa wani gari sai gashi yau da bakinta tace za ta bi juwairiyya Lagos Ammi kan tsanani dad'i ne ya lullube ta lokacin da baffa ya ji labari, tafiyar Haleesa Lagos kaitsaye ya amince......
Jeeddah Aliyu
[14/12 6:55 am] Jeeddah Aliyu🌹: [28/08 9:21 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```28```
Haleesa ta had'a kayanta tass na tafiya Lagos domin bata tunani, zata dawo garin Yobe da wuri so take ta nisanta da garin ko za ta rage damuwa da tunani yaya Habeeb.
Ranar da za su wuce Lagos tayi kuka tamkar ranta zai fita har suka je _Airport_ tana kuka wannan shine karo na biyu da ta6a zuwa Lagos shine kuma Karo na farko da ta6a shiga jirgi a rayuwata.
```LAGOS```
Yau kwana Haleesa biyu a garin Lagos duk da tun zuwa ta ko k'ofar gida bata lek'a ba amma yanayi gari yayi mata dad'i ta tsince kanta cikin farin ciki Wanda rabonta da shiga irinshi tun yaya Habeeb yana raye.
Haleesa tafito daga d'akin da aka ware mata tanufi _kitchen_ tana taya aunty juwairiyya aiki.
Aunty juwairiyya kinada _visitor's_ ne
naga tun safe kike ta faman girke-girke"?
Mahaifiyar maigida masa'ud daga Abuja za ta zo Lagos duk lokacin da ta zo Lagos sai na girka mata abinci kala-kala na kai mata saboda tana matuk'ar jin dad'i girki na.
_"Humm aunty juwairiyya tana jin dad'i girki ki ko dai kuna neman gidin zama Haleesa tak'arasa magana cikin dariya_
Juwairiyya ta kyalkyale da dariya daga bisani tace kai Haleesa kin shiga uku ko ma gidin zama muke nema ae muna da gaskiya zamani nan dole sai ana had'awa da hakan musanmman shugaban _company_ nasu akwai zafin rai tsiya Sam bayason wasa da aiki Haleesa tayi murmushin had'e da cewa ae shima yanada gaskiya.
Bayan sun kamalla girkin kowane su yasha _make up_ musanmman Haleesa da takeji jin kanta kamar sabuwa rayuwa za tayi a Lagos shiyasa lokacin da juwairiyya tace ba za ta bita ba sai tayi kwalliya batare da tace koma ba ta ca6a adonta cikin 'karamar atamfa _super Holland_ dark green da touch's din yellow tayafa _veil yellow colour_ ita kanta da ta dube mirror saida ta yabawa kanta.
Tana fitowa suka shiga mota masa'ud yaja mota suka d'auki hanyar _Victoria island_ masa'ud yafara tsokanar Haleesa ta hanyar cewa wannan irin kyau Haleesa ko d'an Lagos za ki samo mana"?
Haleesa ta turo baki had'e da cewa Allah ya kiyaye me zanyi da bayarbe"?
Masa'ud ya kyalkyale da dariya yace wayagaya miki yarbawa ne kadai a Lagos"?
Ni dai banaso Haleesa tafad'a kamar za tayi kuka
Masau'd yace to wa kike so"?
Haleesa ta galla masa harara tace kai!
Masa'ud da juwairiyya suka kyalkyale da dariya daga bisani masa'ud yace ni kan na juwairiyya ne kiyi 'ko'kari ki nemo naki ko kuma mu ba da sadakarki.
Haleesa kamar za tayi kuka tace Ni yaya Habeeb kadai nakeso tun da narasa shi saidai in mutu banyi aure ba ko kuma Ku bada sadaka ta.
Masa'ud da juwairiyya sai dariya suke mata har suka shiga had'adiyar unguwar nan ta masu kudin Lagos _Victoria island_ tafiya mai nisan gaske sukayi daga bisani suka nufi wani had'ad'e gida _gate_ d'in gidan kadai abin kallo ne _horn_ masa'ud yadanna bayan kamar _5 minutes_ gate d'in ya bude yadanna hancin motarsa yana shiga _securities_ suka taso saida sukayi _checking_ d'in motar masa'ud daga bisani suka barsu shiga gate na biyu saida bai kai tsaruwa na farko ba Haleesa sai zarar ido take tacigaba da kallon inda masa'ud yadosa wani karamin _parkin lot_ yanufa yayi parking cikin zuciya Haleesa tace wannan shine na ba'ki a hankali ta mayarda idanu ta wurin k'aton _parking lot_ mai d'auke da tsalatsala motoci lullube cikin _tenfold_ Haleesa bata sha kallo ba saida suka shiga cikin _main parlour_ gidan wata munmuna mata suka fara cikin karo da ita tana sanye da _black colour mini skeet da farar Riga gashi kanta lullube da attachment da sauri ta nufo waje su ta kar6i warmer d'in hannu masa'ud tanufi cikin wani karamin parlour yayinda su Haleesa suka Mara mata baya_
Kujera ta nuna musu masa'ud ne kadai ya zauna Haleesa da juwairiyya sukayi tsaye suna jiran matar tadawo ta kar6i Warmer's d'in hannu su........
[28/08 9:55 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```29```
Bayan matar mai kirar katti tazo ta kar6i Warmer's d'in sannan su Haleesa suka zauna bayan tadawo tace da su madam na zuwa tajuya ta koma inda tafito, a hankali madam Heendu take taka matakala bene fuskarta tadauke da murmushin da ke baiyanar da farin cikinta nagani bak'inta{visitor's} 'kamshin turare ta yadaki hanci Haleesa da sauri tad'aga kai ta dube ta kyakyawar fara mace kamar kata6a fatarta jini yafito kamanu matar kadai ya Haleesa ta kalla tagano cewa balarabiya ce tana sanye da tsadadiyar _combination shahada da material d'inki Senegal wuyanta yasha gold kirar Dubai_
Tana k'arasa shigowa _parlour_ masa'ud da juwairiyya suka mik'e tsaye gani Haleesa tak'i mik'ewa tsaye yasa juwairiyya ta galla mata harara dole Haleesa ta tashi tsaye madam Heendu ta rungume juwairiyya ta sunbace kumatu ta hagu da dama tajuya wurin Haleesa ta rungumo ta ta sunbace ta kamar yadda ta yiwa juwairiyya a zuciya Haleesa tace kutt yau kuma ga wata sabuwa bidi'a cikin girmamawa masa'ud da juwairiyya suka kwashe gaisuwa dole Haleesa tayi yadda ta ga sunyi daga bisani madam Hindu ta zauna sannan suma suka zauna a zuciyar Haleesa tace kai jama'a duniya ina za ki damu _kudin bala'i ne ita wannan ba matar President ba ba kuma matar governor ba amma don tsabar girmamawa sai ta zauna mutane suke zaunawa_ ta dube Haleesa tana murmuahin ras-ras gaban Haleesa yafadi domin tayi mata kama da wata halitta da ta6a gani kafin ta lala6o inda ta ta6a gani mai irin kamanu madam Hindu sai ta ji sautin murya madam Hindu tana cewa juwairiyya amma wannan sister ki ne" koh"?
Juwairiyya tace eh madam Hindu tace saidai tafi ki kyau 'yan mata ya sunan ki Haleesa ta hadiye yawu da kyar tace......
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeddah Aliyu
[14/12 6:57 am] Jeeddah Aliyu🌹: [29/08 12:13 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```30```
"Sunana Haleesa, _madam Hindu_ tace sunanki mai dad'i har yaso yafi na Juwairiyya dad'i tak'arasa magana cikin dariya Juwairiyya tayi murmushin tace _Allah mommy nima sunana yana dad'i_
Nima bance sunanki bai dad'i ba Juwairiyya amma na Haleesa yafi dad'i saidai matsala Haleesa bata magana.
Juwairiyya da masa'ud suka kyalkyale da dariya, Janet ta shigo hannuta rike da _tray_ da kwalaye _juice a sama had'e da glass cups ta ajiye bisa stool ta tsiyayawa su juwairiyya Haleesa ta kar6i cup d'in_ tana jujuya shi yayinda suka cigaba da firar su Haleesa kanta na sunkuye tana saurare firar tasu, tsawon _2 hour's_ suka share suna fira daga bisani masa'ud ya mik'e tsaye yace madam bara mu barki ki huta sai gobe insha Allah zan shigo mu yi magana akan wance _Issue_
_alright_ masa'ud ba matsala sai ka zo Amma Haleesa nan za Ku barta ta tayani fira ko bara ki zauna ba Haleesa"?
Madam Hindu tak'asara magana had'e da duba fuskar Haleesa a tsorace Haleesa tad'ago tana kallon madam Hindu karaf Juwairiyya tace za ta zauna mana, Haleesa ta sada kai k'asa jin takeyi kamar tafasa ihu akan wane dalilin aunty Juwairiyya za ta yanke wannan hukunci akaita, gani yadda Haleesa tayi shiru yasa madam Hindu tace anyya Juwairiyya Haleesa za ta zauna kuwa saboda naga ta sada kai k'asa"?
Da sauri Haleesa tad'ago murya ta na rawa tace zan zauna _Mommy_
Juwairiyya tasaki ajiyar zuciya saboda tasan halin Haleesa sarai za ta iya cewa ba za ta zauna ba, madam Hindu tana dariya tace shikenan juwairiyya Haleesa ta 'kwace miki fada a wurina, a wannan karon masa'ud ne yabata amsa ta hanyar cewa madam in dai Haleesa ce ba ki kama kowa ba saboda za ki yini guda cur da ita batare da kin ji muryar ta.
Madam Hindu tayi murmushi mai sauti tace "wai haka ne Haleesa"?
Girgiza kai Haleesa tayi madam Hindu tayi dariya had'e da cewa masa'ud Haleesa ta karyata zance ka don haka ja matarka Ku tafi gaba d'aya su suka kyalkyale da dariya daga bisani madam Hindu tace ina zuwa ta haura bene{upstairs} Da sauri Haleesa ta dube juwairiyya da masa'ud da alamar fad'uwar gaba a tattare da ita cikin sar'kewa halshe tace aunty Juwairiyya kuna nufi a gidanan za Ku barni"?
Kafin su bata amsa su ka ji tak'on takalmi madam Hindu hannuta ri'ke da katuwa Leda fara ta mik'awa Juwairiyya, yayinda juwairiyya ta du'ka tayi godiya Haleesa na kallonsu suka fice daga falon.
Cikin zuciyar Haleesa tace wannan wane irin d'aye hukunci ne"? ni bansan wannan matar ba kuma mutane nan sun tafi sun barni tare da Ita in muguwa ce fa"?
A tsorace Haleesa tad'ago tana duba madam Hindu da ke zaune a two Star hankalinta na wajen tv Haleesa taji wani matsananci faduwar gaba, saurtin murya madam Hindu ce tadawo da Haleesa daga natsuwarta sakamako kwadawa Janet kira da tayi da cikin tafiyar sauri Janet ta'karaso d'auke da _Warmers d'in abinci da Juwairiyya ta zo da shi ta ajiye tayi saving madam tasauko k'asa ta zauna bisa center carpet_
Ta dube Haleesa tace Haleesa zo mu ci abinci cikin sanyi murya Haleesa tace na koshi mommy"
"Madam Hindu tayi murmushi tace ina matuk'ar jin dad'i abincin Juwairiyya ta iya girki sosai ina fatar kema kin iya domin kwarewa da iya girki shine mace"?
Haleesa tayi murmushi had'e da cewa nima ina d'an k'ok'artawa
To ki k'ara bada himma domin iya girki yakansa mace tasami babban matsayi a zuciyar mijinta kinga ni nan lokacin da maigidana yana raye muna da _chef_ kuma kwarare ne sosai a fagge sarafa abinci amma Sam bana bari sa ya girkawa maigidana abinci ni nake girka masa da kaina, wasu lokuta a wurin _chef_ d'in nake koyo wasu girke-girke.
Har madam Hindu ta dasa aya a zanceta Haleesa tana kallonta daga bisani Haleesa tayi murmushi had'e da cewa _Allah yajikansa ya gafarta masa_
Ameen madam Hindu tafad'a had'e da ture _plate_ d'in gabanta
A zuciyar Haleesa tace ikon Allah matar nan nada saukin kai kalli yadda take bani labari abunda bai shafeni ba haka madam Hindu tacigaba da Jan Haleesa da fira sai ga Haleesa tasaki jikinta har da su tintsira dariya.......
[29/08 5:30 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```31```
```DARE```
Zuwa wannan lokacin Haleesa ta zama 'yar gida yadda tasake da madam Hindu tamkar ta shekara da sanita, sai misali 'karfe 10:00pm madam Hindu ta kai Haleesa _bedroom_ d'in da za ta kwanta madam Hindu ta dube Haleesa fuskarta d'auke da murmushi tace Haleesa ga d'akin Hannah ki kwanta saboda nasan za ki fi sakewa anan fiye da nawa d'akin ki bud'e _wardrobe_ akwai _sleeping dress_ na Hannah kiyi amfani da su in kina bu'katar wani abu sai ki sanarda ni.
Haleesa tayi murmushi tace na gode mommy
"Madam Hindu tafad'd'a murmshinta tace miye kuma abin godiya Haleesa"?
Ni fa na d'auke ki tamkar 'yar da na Haifa ki kwata ki yi bacci don naga alama agajiye kike sai da safe ta'karasa magana had'e da juyowa Haleesa k'ofa, Haleesa tajuya wurin k'ofa ta Murza _key_ a hankali takarewa d'akin kallo tasauke ajiyar zuciya mai k'arfi gaske, ta bud'e _wardrobe_ta tsurawa Jarin kayan da ke ciki ido cikin zuciyarta tace mai kudi yaji dad'insa yanzu duk tuli tufafi nan na mutum d'aya ne _infact_ yarinya bata ma gida tana school amma ta tara wannan uban kaya, tabe baki tayi daga bisani tajuya _side d'in da jarin sleeping dress suke tad'auki wata cotton night gown_ tasanya tasauka mata har k'asa da alama mai rigar tafita tsayi nesa ba kusa ba, Haleesa ta yatsine fuska a zuciyarta tace in banda kar mommy ta ga nak'i bin umurni ta da ba abunda zai kai ni saka kayan wani, ta kashe wuta ta haye gado bayan tayi addu'a ta janyo _blanket_ ta lullube rabin jikinta sanyi Ac ya ratsata, ta lumshe idanuta ta tsunduma tunani yaya Habeeb yayinda hawaye suka ziraro mata ta gefe da gefe idonta suka sauka bisa wuyanta tsawon lokacin tadauka tana kuka had'e da tunani rayuwata da yaya Habeeb daga har bacci ya kwashe ta.
```WASHE GARI ```
Sai misali k'arfe 7:15am Haleesa ta falka da sauri tafad'a _bathroom_ tayi tsaye tana kallon tsarinsa daga bisani ta karanta rubutu da ke jikin kan famfo ta bud'e na ruwan sanyi tayi alwala tana gama sallah tsawon lokacin tadauka tana yi ma yaya Habeeb addu'a tana shafawa tak'ara komawa bisa gado, tacigaba da baccinta sai _around 11:20am_ tafalka batare da 6ata ba tashiga bathroom tayi wanka tana fitowa ta mayarda kayanta ta D'an Shafa _lotion_ had'e da goga 'yar _powder a face nata_ tadauki _body spray_ mai sanyaye k'amshi tafashe jikinta,ta bud'e k'ofa tafice madam Hindu ta tsinkaya zaune bisa katafare _dining table mai d'auke da 8 chair's_
Tana _breakfast_ Haleesa tak'arasa waje ta madam Hindu nagani ta tasake mata murmushi.......
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S```
Jeeddah Aliyu
[14/12 7:00 am] Jeeddah Aliyu🌹: [30/08 12:29 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```34```
Numashin Haleesa ya tsaya "chak ta d'auki tsawon 4-5 minutes tana nazari daga bisani ta zare jikinta daga jikin madam Hindu, tajuya ta dube gefenta "still yana tsaye hannaye shi zube cikin aljihu wando "Jean's d'in da yake sanye da shi karaf sukayi 4 eye's yadankara mata harara Haleesa ta'kara d'imaucewa ta runtsi idanuta gam madam Hindu tarik'o hannaye ta ta girgiza ta cikin sigar rarrashi tace _come on Haleesa open ur's eye's look at me_
Da kyar Haleesa ta bud'e eye's nata ta tsurawa madam Hindu idanu.
Haleesa kidaina tsoro shi mutum ne _He is my son Habeeb, u can call him yaya Habeeb Co's He is urs brother_
Haleesa ta'kara rud'ewa ta rikice iya rikicewa "she can't believe abunda madam Hindu take fad'a sai kawai tafashe da matsananci kuka cikin murya kuka tafara magana _No mommy dis is not my yaya Habeeb, yaya Habeeb is gone He is death_ ta'karasa magana had'e da sakin matsananci kuka mai ratsa zuciyar mai karatu, madam Hindu ta firgita da gani wannan hali da Haleesa tashiga ajiyar zuciya tasaki yayinda goga naku yana gefe yana aikawa Haleesa kallo mai cike da tsana wani wawa tsoki yaja yafisgi handle ya bud'e k'ofa yafice daga d'akin zuciyarsa na tafarfasa kamar, ruwan zafi a "kettle.
madam Hindu ta duk'a gaban Haleesa wance take dur'kushe a k'asa tana kuka kamar ranta zai fita, ta rungume ta Haleesa tace mommy yaya Habeeb ya mutu yatafi ya barni, narasa farin cikina banida saura jin dad'i a rayuwa mommy yaya Habeeb shine bugun numfashina banida Wanda zai so ni yabani farin cikin da yaya Habeeb yabani"?
Saboda haka mommy kidaina kiran wannan mai ido magge da sunan yaya Habeeb shi ba yaya Habeeb bane madam Hindu tarasa mafita sakamako yadda kalamai Haleesa suke sauka a kunnenta saida ta jajirce ta hanyar kawarda tsantsa rud'ani da take ciki tace kidaina kuka Haleesa kuka baya magani komai saida yak'ara jefa D'an Adam cikin wani hali, kiyi tawakalli a yanayi da kika riske kanki a ciki kowane tsanani yana tare da sauki matuk'ar kika jinginar da al'amura ki a wurin Allah{s,w,t} sai ki ga yayi miki sauyi da abunda baki ta6a tunani za ki samu a rayuwa bansan labari rayuwarki ba Haleesa amma da gani yanayi da kika shiga a yanzu na tabbata akwai, 6oyayye al'amari mai matuk'ar ban tausayi a tare da ke.
Haka madam Hindu tacigaba da rarrashin Haleesa da kalamai masu dad'i har tayi nasara shawon kanta tadaina kuka, saidai kuma zazza6i mai zafin gaske yarufe ta sai rawar sanyi take madam Hindu ta tashe ta tsaye a gefen bed ta zaunarda ita _panadol extra dauko tabata tasha daga bisani tace kwanta kiyi bacci Haleesa da kin falka za ki ji ki normal_
Haleesa ta bi umurni Madam Hindu ta kwanta domin ita kanta tana buk'atar kwanciya musanmman yadda kanta yake sarawa kamar zai rabu gida biyu, madam Hindu ta lullube ta da blanket ta kashe mata Ac had'e da ja mata k'ofa tafice, Haleesa ta lumshe idanuta kamar mai bacci tasoma backwards d'in kalamai mommy a firgici ta mik'e zaune sai yanzu ta fahimce inda kalamai mommy suka dosa tanufi mai idon magge d'anta ne sunanshi Habeeb, tadafe goshi cike da zullumi ta koma ta kwanta tana tunani makomar rayuwa ta anan gaba da haka har bacci ya sace ta.........
[31/08 7:48 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```35```
Direct 'karamin parlour madam Hindu tanufa zuciyarta cike da tausayi Haleesa, kwance yake akan _3 star_ ya hard'e k'afafushi a wuri d'aya madam Hindu ta tsaye tana kallonshi daga bisani tayi murmushi tadauke kanshi ta aza bisa ciyoyinta, a hankali take shafar sumar kanshi tace son yaushe ka shigo gidanan"?
Idanushi na lumshe cikin muryarshi mai matuk'ar dad'i yace _around 8:00 o'clock_
Madam Hindu ta tabe baki tace kai dai har abada ba za ka daina halinka"
Ya gyarar kwance shi ya kuma bud'e idanushi cikin shagwa6a irin ta sagartatu 'ya'ya yafara magana "please sweetheart bacci zan yi wance mahaukaciya 'yar aiki taki ta hanani bacci ke kuma mommy kinfara 'korafi akaina Allah za Ku haddasa min "headache
"Humm ba headache ba anything zai iya kama ka saboda ka k'i aure da kanada iyali ba Wanda zai dinga hanaka bacci please son ka manta da rayuwarka ta baya tsawon shekaru biyar da rasuwa salma ka kasa mantawa da ita ka daure kanemo life partner kai ma za ka fi jin dad'i.
I told you hundreds time's mom ki nemo duk wance tayi miki ki aura min Co's I don't have choice koda Janet kika ce na aure zan amince saboda banida za6i da yawuce naki yak'arasa magana had'e da Jan karan hancinta.
Madam Hindu ta buge mishi hannu tace "God forbid me za kayi da Janet"?
In har mom d'ina za ta sonta nima zan so ta kinsan duk abunda kike so nima ina sonshi.
"Look son I'm tired da wadannan kalamai naka kullum nayi maka zance aure sai ka buge da yi mini dad'in baki na tabbata da mahaifinka yana, raye da ba zai fad'a ka k'i ji farin cikina shine kayi aure Habeeb ka manta da kata6a rayuwa da salma.
"Mom please stop saying dat koda ace Dad yana raye ko ba ya raye I'm ready to follow urs instructions saboda ke mahaifiyata ce I'll do anything just to make you happy"
Madam Hindu tayi murmushi jin dad'i tace I know Son za ka iya yi komai akaina, baka ta6a sa6awa umurni na shiyasa nake alfahari da haihuwarka.
Habeeb yasaki tsad'ad'e murmushinsa kumatushi da k'asan geme shi suka lotsa yad'ago ya sumbace kumatu mommy yace "I love you mom
Madam Hindu tana murmushi ta mayar masa da cewa "I love too son.
Habeeb yak'ara shigewa jikinta tamkar k'aramin yaro
madam Hindu tace son!
A sanyaye yace"Humm!
Haleesa ta yi matuk'ar bani tausayi 'I think akwai wani babban al'amari a tare da ita har madam Hindu ta dasa aya idanushi na lumshe batare da ya bud'e su ba yace wacece da wannan sunan"?
Ita ce yarinya da na baro a bedroom"
"Humm mom karki d'auki damuwa 'yar aiki kisaka a ranki saboda nasan halinki da mayarda damuwa wani naki'
Saida madam Hindu tasaki ajiyar zuciya daga bisani tace Habeeb Haleesa ba 'yar aiki bace k'anwar juwairiyya matar masa'ud manager ce nan take, madam ta kwararo masa labari dalilin zaman Haleesa a gidanta tacigaba da cewa inaso nasan labari rayuwar Haleesa musanmman a yadda naji tana kiran sunan yaya Habeeb zan so nasan waye Habeeb a wurinta.
Habeeb ya yatsine fuska kamar ya ga kashi yace ki tambaye ta mana ni miye nawa a ciki"?
Cike da jin haushi madam Hindu ta shafi fuskarsa tace babu dama kai damuwa wani ba zai ta6a zama naka ba.
Habeeb ya yi murmushi had'e cewa tun da kinsan haka mom ki kyale ni nayi bacci,
Shikenan son na kyaleka kayi baccinka Habeeb ya lumshe idanu bai dogon lokacin ba yayi bacci yayinda madam Hindu tasoma tunani rayuwarta da ta gudan jininta Habeeb......
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu
[14/12 7:05 am] Jeeddah Aliyu🌹: [02/09 10:23 am] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```36```
```WANENE HABEEB???```
Late Alhaji Majeed lamido haifafe garin Adamawa jahar Yobe, ne sanane mai kudin da yayi tashe tun duniya tana zaune qalau, marigayi Alhaji majeed lamido ya mutu yabar tarin dukiya da 'ya'ya bila adadin rankatakan family majeed lamido babu talaka domin sun gaji dukiya mai tarin yawa daga gurin mahaifinsu Muhammad lamido yana d'aya daga cikin 'ya'ya marigayi majeed lamido mahaidiyarshi su biyu kacal ta haifa tarasu, a lokacin da majeed lamido ya mutu aka rabawa 'ya'ya shi tarin dukiyar da yabar musu a matsayin gado tun lokacin da aka raba musu gado muhammad yaduk'ufa wurin juya dukiyar shi ba abunda yasaka a gaba sai neman kudin Wanda a cikin d'an k'an'kani lokacin ya gawurta yayi fice ya yiwa sauran 'yan uwanshi zarar, Muhammad lamido ya mallaki "companies dama arewa da kudanci Nigeria yana da gidanje sayarda man fetur bila adadin shine mamallaki Majeed Lamido Airlines yana da hannu jari da dama a companies na k'asashe waje yana da gida a Abuja da Lagos tsanani neman kudin Muhammad yasa yad'auki dogon lokacin batare da ya aje iyalin ba, burin Muhammad shine ya aure mace mai matuk'ar kyau garin neman duniyarshi ya hadu da Hindu a Egypt tun daga lokacin da daura idanushi akanta yadauki son duniya yadaura mata kasancewarta kyakyawa Hindu ita ce 'ya ta farko wurin iyayyeta sai k'annanta biyu maza Ahub da Ansar da farko da ta gabatarda Muhammad a wurin iyayyeta k'in amincewa sukayi da shi acewarsu bak'ar fata ne saida takai ruwa rana da su sannan suka barta ta aure Muhammad, saida Hindu tayi shekara bakwai da aure sannan tasami cikin Habeeb cikin Hindu na da wata tara chin ta haifi Habeeb daga ita har Muhammad suna matuk'ar son Habeeb tamkar numfashinsu suna nuna masa gata shiyasa Habeeb yatashi a sagarce babban matsala Habeeb rashin magana da farko iyayye shi sun dauka ko kurma ne sai daga baya suka fahimce cewa, tsabar miskilanci ne yayi masa yawa, Habeeb bashida, aboki koda yaushe za ka tararda shi manne da mommy shi ba, abunda Habeeb yasani daga Daddy shi sai mommy shi duk wannan gata da Habeeb yasamu Muhammad da Hindu basuyi sake da karatunshi Habeeb yanada 10yrs a duniya Hindu tak'ara haihuwa tasami 'ya mace mai suna Hannah.
Habeeb na gama primary school Muhammad yatura shi Egypt wurin iyayyen Hindu yayi karatun secondary school d'inshi a lokacin da ya gama secondary school yadawo Nigeria D'an zaman da yayi a Adamawa kafin yatafi university shak'uwa mai 'karfi tashiga tsakaninshi da salma 'yar k'ani Alhaji Muhammad da suke uba d'aya, salma ta girmewa Habeeb da kusan 3-4yrs duk lokacin da salma taga Habeeb sai tayi ta tsokanarshi ta hanyar kira shi da suna kurma ko mai idon magge tun Habeeb baya kulata har yadawo bashida friend in ba salma ba tsanani sha'kuwar da Habeeb yayin da salma ta karanci halaye Habeeb shiyasa k'awance su yadaure, a lokacin da Alhaji Yusuf majeed lamido zai tura salma da''yan uwanta karatu a London salma na bawa Habeeb labari shima yayi tsalle yadira yace sai _Oxford university London_ zai yi karatun degree d'inshi kaitsaye Alhji Muhammad ya amince Habeeb da salma da kuma saura 'yan uwata suka d'aga London.
watani suka wuce shekaru suka shud'e cikin nasara Habeeb da salma suka kamalla karatun degree d'insu suka dawo gida Nigeria.
Yayinda Muhammad ya mik'a ragamar alhakin kula da dukiyarshi a hannu Habeeb, tun daga lokacin Habeeb yadawo tamkar ya shi baisan komai ba sai neman.
Kwatsan Alhaji Muhammad yatashi da rashin lafiya kwanasa biyu a hospital yarasu Hindu da Habeeb sun shiga tashin hankali, saida basuda yadda za suyi illah suyi hank'uri gani yadda aiyuka suka yiwa Habeeb yawa yasa Hindu take tayasa, kula da wasu _companies_ nasu gudun kada su duk'ushe sunan madam yasamu asali ne a duk lokacin takai ziyara a company sai kaji _worker's_ suna kiranta da madam shikenan sunan yabita.
Madam Hindu mace ce mai sauki kai ga ri'kon Addini, tanada matuk'ar tausayi tana tsanani son 'ya'yanta musanmman d'an gaban goshi Habeeb akanshi za ta iya 6atawa da kowa shima Habeeb abin haka yake a wurinshi yana matuk'ar girmama mommy shi yana so duk abunda takeso yana taka tsan-tsan da duk wani abunda zai 6ata mata rai.....
[02/09 6:59 pm] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```37```
Habeeb farin ne tass skin d'inshi har wani ja-ja takeda yanada tsawo sosai har wani d'an rangwafawa yayi fuskarshi, na dauke da dogon hanci yanada manya idanu eye's ball d'inshi kamar na magge sumar kanshi bak'a wulik yanada saje a gefen kumatu shi sai wani d'an siriri geme kamar na _2face_ duk lokacin da yayi murmushi kumatushi da k'asan geme shi na lotsawa{dimple} Habeeb bashida fa'ara ko kad'an koda yaushe fuskarshi a murtuk'e take da kyar ka ga Habeeb ya yi dariya, shiyasa mutane da dama suke masa kallon a matsayin mai girman kai.
Matsala ta farko da salma tafara fuskanta tun dawowarta _Nigeria_ shine rashin takameme mijin aure mutum d'aya ke so ta da aure shine salis saida matsalar salis shaye-shaye ba abunda baya sha a dangin kayan maye, duk da kasancewa salma kamila zama London bai chanza mata, kyawawa dabi'u ta ba salma akwai addini Sam bata wasa da lukutan sallah salma fara ce irin farin Fulani Adamawa gajeriya ce batada tsawo ko k'adan akwai hips da manya boobs tanada k'iba sosai wance mutane da dama suke tsanmani ko salma bazawara ce batada hayaniya akwai hank'uri ta iya zama da mutane, duk da wad'annan kyawawan halaye na salma amma tarasa dalilin da yasa mijin aure yagagareta.
A dalilin wannan matsala ta salma yajanyo mata matsananci bak'in jini a wurin iyayyeta daga haj khareema har Alh Yusuf kullum cikin yi mata gorin suke shiyasa k'annanta suka rena ta.
Salma kwance a room d'inta abin duniya yataru ya yi mata yawa ita kanta a yanzu tana buk'ace da abokin rayuwa a halin yanzu takai mataki da ba za ta iya kare kanta dalilin da yasa wata rana ta kira Habeeb domin yabata shawara cikin shasshekar kuka ta kwashe irin wulaqanci da take fuskanta, daga wurin haj khareema da k'annanta tafad'awa Habeeb, har ta dasa aya Habeeb na kallonta daga bisani yasauke ajiyar zuciya cikin sigar rarrashi yafara magana, hank'uri za ki yi aunty salma komai ya yi farko yanada 'karshe da ina da magani magance wannan matsala taki da tuni na nemo shi duk da haka zan cigaba da tayaki addu'a har Allah ya kawo miki k'arshe wannan matsala salma tace na gode Habeeb, dama na kira ne domin na sanarda kai zan amince na aure salees saboda nima a yanzu ina da bu'katar aure salma ta'kasara magana had'e da rushewa da kuka da sauri Habeeb yarik'o hannuta, yace please aunty salma karki amince da aure salees saboda hakan zai iya haifar miki da matsala Sam bai dace da ke ba.
To Habeeb ya zan yi"?
Hank'uri za ki yi salma"
Ba zan iya ba Habeeb hank'uri na ya'kare banaso na jefa kaina a halaka, a kullum shekaru na 'Kara yawa suke in kuma kana gani salees bai dace da ni ba to kanemo min mijin aure.
Habeeb yasauke gwaron numfashi tsanani tausayi salma ya kanainaye shi, cikin rashin mafita yace shikenan aunty salma ki bani _time_ zan kawo miki Wanda yafi dacewa da ke, salma tayi murmushi had'e da cewa shikenan Habeeb na gode da wannan taimko naka agareni.
Dare ya yi Habeeb yakasa bacci sai faman juyi yake tsanani tausayi salma yahana shi bacci, ya kuma rasa Wanda zai nemo ya aure salma, tsawon lokacin yadauka yana nemawa salma Mafita daga karshe yasaki murmushi.
Washe gari kaitsaye Habeeb yanufi gidan su salma yana shiga gidan ya hadu da ita a compound za ta fita, bayan sun gaisa yace aunty salma na nemo miki miji amma bansan ko za ki amince da za6i na salma tayi murmushi tace Habeeb kenan ae ni na gaya maka banida za6i......
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu
[14/12 7:07 am] Jeeddah Aliyu🌹: [04/09 8:20 am] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_The sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```38```
yadda za'ayi muje ka rakani a hanya sai mu yi magana, Habeeb ya yatsine fuska yace ni fa banaso yawo, salma tayi dariya had'e da cewa kadai shiga mota mu tafi tun lokacin da suka d'auki hanya Habeeb yake ta faman kame-kame ta wace hanya zai bi ya baiynawa salma mijin da yanemo mata daga bisani ya yi 'kundubala had'e da k'unar bak'in wake ta hanyar cewa aunty salma ina son ki saka fahimta a cikin wannan magana da nazo miki da ita ki gano cewa komai muk'addari ne daga Allah na zauna nayi nazari, ni nafi chanchanta da na zama aboki rayuwarki na har abada na amince zan aure ki aunty sal.....
Wawa birki da salma taka ne ya yi sanadi da Habeeb ya hadiye saura kalamai shi ta gangara gefen titi ta yi _parking_
Cikin yanayi mai d'auke da tsoro da mamaki take kallon Habeeb Sam bata amince da wad'annan kalamai da suke fitowa daga bakin Habeeb Lamido wai ita salma zai aura, da kyar salma tace Habeeb kasan abunda kake fad'a kuwa"?
Kwarai kuwa aunty salma kawai yanzu amincewar ki nake neman nan da d'an k'ank'ani lokacin matsalolinki sun zama tarihi.
Karka yaudare kanka Habeeb nima ka jefa ni a wasiwasi ni ba tsara aure ka bace I'm not your type Habeeb kada tausayi na, ya rinjaye zuciyarka daga baya ka dawo kana danasani marar amfani.
Auren ki ba zai ta6a jefani a danasani ba aunty salma ina tausayi ki ina da burin taimaka miki basan Inda zan je na nemo miki mijin aure ba, shiyasa na kawo miki kaina.
Dan Allah Habeeb kadaina fadar wannan magana, infact na girme maka ni ba tsarar aure ka bace in ka aure ni Habeeb ya za kayi"?
Kai yaro ne Habeeb ba lallai bane ka hango abunda nake hangowa cikin wannan al'amari salma ta'karasa magana had'e da share hawaye.
"I don't care all dis aunty salma don addini bai haramta ba kin girme ni so what's asalima ni sunnah zan yi domin kuwa Annabi{s,a,w} ya aure Nana khadeejat kuma ta girme shi karki kawo zance tazarar shekaru aunty salma kina kallona a matsayin yaro ba laifi, amma inason Kisani a yadda nake haka ba ke ba aunty salma kowace tafi ki shekaru zan iya sarafa ta.
Salma tazara ido tana duban Habeeb anyya kuwa, Habeeb bai zare ba iya sanita Habeeb baya shaye-shaye ballatana tayi tunani ko ya shawo shegiyar ne.
Tsawon _5 minute's_ salma tadauka tana k'arewa Habeeb kallo daga bisani, ta ya'ke zuciyarta ta hanyar furta ba zan ta6a amincewa na aure ka Habeeb domin nasan zan cutarda kai ne kawai nafi kowa sanin halinka nasan kalar mace da kakeso mallaka a matsayin matar aurenka _I'm not d one of them_ don haka mu yi closing wannan chapter banaso mu 'Kara tada wannan zance zan iya jure k'are rayuwata ba aure amma ba zan ta6a iya jure cutarda kai ba Habeeb.....
[04/09 8:20 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```39```
Haba! Aunty salma in har kika ce ba za ki amince ki aure ni ba, kin butulcewa ni'ema da Allah yabaki ba addu'a da kike yi ne ba dare ba rana Allah ya tausayi miki yakawo miki ni a matsayin Wanda zai share miki hawaye ki amince da ni aunty salma nan da d'an 'kan'kani lokacin ki zama mallaki na.
Salma ta runtse idanu hawaye suka wanke mata fuska, wannan wane irin tausayi ta ne Habeeb yake ji"?
Cikin zafin rai salma tace Habeeb na 'Kare magana nace ba zan aure ka ba kuma kayi gagawa kafita min daga mota, Habeeb ya yi murmushi yace wai me kika d'auki kanki ne"?
Bansaniba fice min kawai daga mota Habeeb ya bud'e k'ofa yafita ya lek'a cikin motar yace na fita daga motarki aunty salma amma Kisani ba zan ta6a fita daga rayuwarki ba da k'arfi Salma taja mota ta tafi Habeeb ya bi motar da kallo tsanani tausayi salma na 'kara ratsa shi, salma batayi wani nisa ba tayi reverse tadawo wurin shi Habeeb yasaki murmushi domin yasan ba za ta iya tafiya tabar shi cikin bacin rai idanu ta sunyi jajir tace shigo mu tafi, Habeeb ya tabe baki cikin gadara yace ki tafi kawai"
Banaso iskanci Habeeb za ka shigo mu tafi ko kuwa"?
Kallon 'kasan ido Habeeb ya aika mata da sauri ta kauda fuskarta, ya bud'e k'ofa ya shiga ta'kara Jan mota suka d'auki hanyar gida Habeeb yace naga kin dauki hanyar gida kinfasa zuwa inda za ki je ne"?
Na fasa tafad'a kaitsaye har suka isa gida ba Wanda yak'ara magana suna k'arasawa salma ta balle k'ofa tafice da sauri tashiga gida, Habeeb ya shafi sumar kanshi, yasoma tunani 'kalubali da yake tunk'ara tabbas tun nayi niyar magance miki matsalarki ba abunda zai sanya na sauya ra'ayi na.
```BAYAN SATI D'AYA ```
Tsawon wad'annan kwananki Habeeb bai k'ara neman salma ba sai kawai salma tayi tunani sabul da baka ne ya yi domin tasan ba abunda zai yi da ita,
Kasancewar duk 'karshen wata {month} "family majeed Lamido kwai su da kwarkwata suna had'uwa a family house domin gudanar da family meeting kallo d'aya Habeeb ya yi wa salma ya kauda fuska, bayan an gama meeting d'in Habeeb yace yana da magana nan take yafara kwararo zance ina son nayi amfani da wannan damar domin in sanarda ku abunda yake faruwa tsakanina da salma gaba d'aya nutane da ke wurin suka d'ago suna masa kallon mamaki yayinda Habeeb yacigaba da cewa ni da salma mu kasance muna tsanani son juna saidai Salma tace ba zata aure ni ba saboda tafi ni yawan shekaru, gaba d'aya parlour yadauki surutu mutane da kyar sukayi shiru salma ta sada kai k'asa tana sharar hawaye domin tasan Habeeb yana yunkuri d'aukar Dala ba ganwo, bayan dogon sarhi da kace-nace da yabiyo baya, daga bisani babban d'a marigayi majeed Lamido da ke matsayin kamar uba a garesu kuma duk abunda yafurta ya zaunu yace, aje anemo masa dabino nan take yadaura auren Habeeb da salma ya kuma biyawa Habeeb sadaki, shi kanshi Habeeb ya girgiza da wannan hukunci na Alhaji Bello lamido, domin so ya yi sai ya sanarda madam Hindu yanzu me zai ce da ita saidai kash aikin gama yariga ya gama bakin al'k'alami ya bushe tun lokacin da aka watse meeting salma tanufi gida, tashige room d'inta tana aikin kuka domin tasan Habeeb ba sonta yake ba kawai dai tausayinta yakeji, batasan yadda za tayi da k'anwarta Maryam da ke masifar son Habeeb tana cikin wannan tunani Hajiya khareema da Maryam suka shigo kowane su fuska a had'e Maryam ce tafara magana cikin muryar kuka kin cucu ni aunty salma kin rabani da yaya Habeeb wane boka ne kika samu da ya yi miki asirin da kika mallaki zuciyar yaya Habeeb"?
Salma tad'ago idanu ta taf da kwalla tace boka kuma ni me yahadani da boka"?
Ke! Hajiya khareema tadaka mata tsawa kin shiga uku salma dama tsawon wannan lokacin da kika dauka k'unshe a d'aki ashe kina nan kina sak'a burin da yafi 'karfinki ke banda abin kunya ina kuda balle rumo sa ina ke ina Habeeb"?
Salma ta'kara fashewa da kuka Hajiya khareema ta ri'ko hannun Maryam tace zo mu tafi Maryam duk tsutsu da yakira ruwa shi ruwa kan doka.
Tabangare Habeeb kuma da kyar yasamu madam Hindu ta amince da salma acewarta sam salma bata dace da shi ba amma tunda yaji yagani shikenan, bayan kwana biyu da daura aurensu Salma ta tare gidan Habeeb, saidai wani abin mamaki da salma taci karo da shi.....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[14/12 7:09 am] Jeeddah Aliyu🌹: [04/09 8:20 am] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_The sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```38```
yadda za'ayi muje ka rakani a hanya sai mu yi magana, Habeeb ya yatsine fuska yace ni fa banaso yawo, salma tayi dariya had'e da cewa kadai shiga mota mu tafi tun lokacin da suka d'auki hanya Habeeb yake ta faman kame-kame ta wace hanya zai bi ya baiynawa salma mijin da yanemo mata daga bisani ya yi 'kundubala had'e da k'unar bak'in wake ta hanyar cewa aunty salma ina son ki saka fahimta a cikin wannan magana da nazo miki da ita ki gano cewa komai muk'addari ne daga Allah na zauna nayi nazari, ni nafi chanchanta da na zama aboki rayuwarki na har abada na amince zan aure ki aunty sal.....
Wawa birki da salma taka ne ya yi sanadi da Habeeb ya hadiye saura kalamai shi ta gangara gefen titi ta yi _parking_
Cikin yanayi mai d'auke da tsoro da mamaki take kallon Habeeb Sam bata amince da wad'annan kalamai da suke fitowa daga bakin Habeeb Lamido wai ita salma zai aura, da kyar salma tace Habeeb kasan abunda kake fad'a kuwa"?
Kwarai kuwa aunty salma kawai yanzu amincewar ki nake neman nan da d'an k'ank'ani lokacin matsalolinki sun zama tarihi.
Karka yaudare kanka Habeeb nima ka jefa ni a wasiwasi ni ba tsara aure ka bace I'm not your type Habeeb kada tausayi na, ya rinjaye zuciyarka daga baya ka dawo kana danasani marar amfani.
Auren ki ba zai ta6a jefani a danasani ba aunty salma ina tausayi ki ina da burin taimaka miki basan Inda zan je na nemo miki mijin aure ba, shiyasa na kawo miki kaina.
Dan Allah Habeeb kadaina fadar wannan magana, infact na girme maka ni ba tsarar aure ka bace in ka aure ni Habeeb ya za kayi"?
Kai yaro ne Habeeb ba lallai bane ka hango abunda nake hangowa cikin wannan al'amari salma ta'karasa magana had'e da share hawaye.
"I don't care all dis aunty salma don addini bai haramta ba kin girme ni so what's asalima ni sunnah zan yi domin kuwa Annabi{s,a,w} ya aure Nana khadeejat kuma ta girme shi karki kawo zance tazarar shekaru aunty salma kina kallona a matsayin yaro ba laifi, amma inason Kisani a yadda nake haka ba ke ba aunty salma kowace tafi ki shekaru zan iya sarafa ta.
Salma tazara ido tana duban Habeeb anyya kuwa, Habeeb bai zare ba iya sanita Habeeb baya shaye-shaye ballatana tayi tunani ko ya shawo shegiyar ne.
Tsawon _5 minute's_ salma tadauka tana k'arewa Habeeb kallo daga bisani, ta ya'ke zuciyarta ta hanyar furta ba zan ta6a amincewa na aure ka Habeeb domin nasan zan cutarda kai ne kawai nafi kowa sanin halinka nasan kalar mace da kakeso mallaka a matsayin matar aurenka _I'm not d one of them_ don haka mu yi closing wannan chapter banaso mu 'Kara tada wannan zance zan iya jure k'are rayuwata ba aure amma ba zan ta6a iya jure cutarda kai ba Habeeb.....
[04/09 8:20 am] Jeeddah Aliyu: ```NI DA YAYA HABEEB```
_the sweetest love_
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu
```39```
Haba! Aunty salma in har kika ce ba za ki amince ki aure ni ba, kin butulcewa ni'ema da Allah yabaki ba addu'a da kike yi ne ba dare ba rana Allah ya tausayi miki yakawo miki ni a matsayin Wanda zai share miki hawaye ki amince da ni aunty salma nan da d'an 'kan'kani lokacin ki zama mallaki na.
Salma ta runtse idanu hawaye suka wanke mata fuska, wannan wane irin tausayi ta ne Habeeb yake ji"?
Cikin zafin rai salma tace Habeeb na 'Kare magana nace ba zan aure ka ba kuma kayi gagawa kafita min daga mota, Habeeb ya yi murmushi yace wai me kika d'auki kanki ne"?
Bansaniba fice min kawai daga mota Habeeb ya bud'e k'ofa yafita ya lek'a cikin motar yace na fita daga motarki aunty salma amma Kisani ba zan ta6a fita daga rayuwarki ba da k'arfi Salma taja mota ta tafi Habeeb ya bi motar da kallo tsanani tausayi salma na 'kara ratsa shi, salma batayi wani nisa ba tayi reverse tadawo wurin shi Habeeb yasaki murmushi domin yasan ba za ta iya tafiya tabar shi cikin bacin rai idanu ta sunyi jajir tace shigo mu tafi, Habeeb ya tabe baki cikin gadara yace ki tafi kawai"
Banaso iskanci Habeeb za ka shigo mu tafi ko kuwa"?
Kallon 'kasan ido Habeeb ya aika mata da sauri ta kauda fuskarta, ya bud'e k'ofa ya shiga ta'kara Jan mota suka d'auki hanyar gida Habeeb yace naga kin dauki hanyar gida kinfasa zuwa inda za ki je ne"?
Na fasa tafad'a kaitsaye har suka isa gida ba Wanda yak'ara magana suna k'arasawa salma ta balle k'ofa tafice da sauri tashiga gida, Habeeb ya shafi sumar kanshi, yasoma tunani 'kalubali da yake tunk'ara tabbas tun nayi niyar magance miki matsalarki ba abunda zai sanya na sauya ra'ayi na.
```BAYAN SATI D'AYA ```
Tsawon wad'annan kwananki Habeeb bai k'ara neman salma ba sai kawai salma tayi tunani sabul da baka ne ya yi domin tasan ba abunda zai yi da ita,
Kasancewar duk 'karshen wata {month} "family majeed Lamido kwai su da kwarkwata suna had'uwa a family house domin gudanar da family meeting kallo d'aya Habeeb ya yi wa salma ya kauda fuska, bayan an gama meeting d'in Habeeb yace yana da magana nan take yafara kwararo zance ina son nayi amfani da wannan damar domin in sanarda ku abunda yake faruwa tsakanina da salma gaba d'aya nutane da ke wurin suka d'ago suna masa kallon mamaki yayinda Habeeb yacigaba da cewa ni da salma mu kasance muna tsanani son juna saidai Salma tace ba zata aure ni ba saboda tafi ni yawan shekaru, gaba d'aya parlour yadauki surutu mutane da kyar sukayi shiru salma ta sada kai k'asa tana sharar hawaye domin tasan Habeeb yana yunkuri d'aukar Dala ba ganwo, bayan dogon sarhi da kace-nace da yabiyo baya, daga bisani babban d'a marigayi majeed Lamido da ke matsayin kamar uba a garesu kuma duk abunda yafurta ya zaunu yace, aje anemo masa dabino nan take yadaura auren Habeeb da salma ya kuma biyawa Habeeb sadaki, shi kanshi Habeeb ya girgiza da wannan hukunci na Alhaji Bello lamido, domin so ya yi sai ya sanarda madam Hindu yanzu me zai ce da ita saidai kash aikin gama yariga ya gama bakin al'k'alami ya bushe tun lokacin da aka watse meeting salma tanufi gida, tashige room d'inta tana aikin kuka domin tasan Habeeb ba sonta yake ba kawai dai tausayinta yakeji, batasan yadda za tayi da k'anwarta Maryam da ke masifar son Habeeb tana cikin wannan tunani Hajiya khareema da Maryam suka shigo kowane su fuska a had'e Maryam ce tafara magana cikin muryar kuka kin cucu ni aunty salma kin rabani da yaya Habeeb wane boka ne kika samu da ya yi miki asirin da kika mallaki zuciyar yaya Habeeb"?
Salma tad'ago idanu ta taf da kwalla tace boka kuma ni me yahadani da boka"?
Ke! Hajiya khareema tadaka mata tsawa kin shiga uku salma dama tsawon wannan lokacin da kika dauka k'unshe a d'aki ashe kina nan kina sak'a burin da yafi 'karfinki ke banda abin kunya ina kuda balle rumo sa ina ke ina Habeeb"?
Salma ta'kara fashewa da kuka Hajiya khareema ta ri'ko hannun Maryam tace zo mu tafi Maryam duk tsutsu da yakira ruwa shi ruwa kan doka.
Tabangare Habeeb kuma da kyar yasamu madam Hindu ta amince da salma acewarta sam salma bata dace da shi ba amma tunda yaji yagani shikenan, bayan kwana biyu da daura aurensu Salma ta tare gidan Habeeb, saidai wani abin mamaki da salma taci karo da shi.....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu
No comments:
Post a Comment